Wani mayakin ƙungiyar Boko Haram ya mika wuya ga sojojin Operation Haɗin Kai da ke Jihar Borno. Dan ta’addan da ya fito daga sansanin Boko Haram...
Rundunar sojin Najeriya ta bayyana cafke wani tsohon soja da ake zargi da baiwa ‘yan ƙungiyar Boko Haram makamai a jihar Bauchi. An kama mutanen ne...
Daga Shafaatu Dauda, Kano Mataimakin babban sufeton ‘yan sandan Nijeriya DIG Hafiz Muhammad Inuwa da ke kula da harkokin zaɓen shekarar 2023 ayankin jahohin arewa maso...
Ƙasa da sa’o’i saba’in da biyu a fara zaɓen 2023, hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta bankado maɓoyar masu miyagun laifuka tare da ƙwato muggan...
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara da ke arewacin Najeriya ta ce ta kama wani ƙasurgumin ɗan fashin daji a kan hanyarsa ta shiga jihar. An kama...
Daga Fatima Gimba, Abuja Wasu ’yan daba wanda sun kai kimanin guda 50, a ranar Litinin din da ta gabata, sun kai hari kan ‘yan majalisar...