Tag: Maiduguri
-
Ɗan shekara 15 ya ƙera masallacin Ka’aba ya ƙayatar da ‘yan Najeriya
Aji Bukar Hazuƙin matashin ɗan Najeriya ne mai shekaru 15 dake zama a Maiduguri, babban birnin jihar Borno wanda ya ƙayatar da ‘yan Najeriya da hazaƙarsa. Matashin yaron ya ƙirƙira tare da ƙera ƙaramin Masallacin Makka wanda yayi sak da na Saudiyya kuma hotunan sun bazu tare da birge jama’a a Najeriya dama sassan duniya.…