’Yan acaɓa sun kai hari ofishin ’yan sanda a Legas Wasu ’yan acaba ɗauke da muggan makamai sun kai farmaki ofishin ’yan sanda na yankin Ipaja...
Daga Ibraheem El-Tafseer Mai bai wa shugaban Najeriya Bola Tinubu shawara kan yaɗa labarai, Bayo Onanuga ya ce shugaban ƙasar ba shi da aniyar ɗauke babban...
Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa za ta mayar da shalkwatar hukumar kula da filayen jiragen saman ƙasar (FAAN) zuwa birnin Lagos Matakin na ƙunshe cikin wata...
Jami’an hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa, (NDLEA), sun damƙe haramtattun ƙwayoyin ‘skunk’ da aka ɓoye a cikin kwalayen tumatur da kuma...
Aƙalla mutane huɗu ne aka tabbatar da mutuwarsu yayin da wasu 11 suka samu raunuka a wani hatsarin mota ɗaya tilo da ya rutsa da wata...
Wata mace mai juna biyu ta haihu bayan naƙuda ta zo mata ba zato ba tsammani a cikin jirgin KLM da ke kan hanyarsa ta zuwa...
Daga Maryam SULAIMAN, Abuja Rundunar ‘yan sandan sintiri ta RRS a Legas ta ceto Chinedu Ike, mai shekaru 25, daga ‘Yan daukar doka a hannu, a...
A ranar Laraba 16 ga watan Nuwamba,2022 aka yi jana’izar Abdul Sobur Olawale Ɗan Malaisar dokoki na jihar Legas da ke wakiltar mazaɓar Munshi II wanda...