Wani lauya ya shiga hannun ’yan sanda kan zargin lakaɗa wa matarsa dukan kawo wuƙa a Jihar Akwa Ibom. A wani bidiyo da ya karaɗe shafukan...
Lauyoyin hamɓararren shugaban Nijar Mohamed Bazoum sun musanta zargin da sojojin ƙasar suka yi cewa ya yi yunƙurin tserewa daga ƙasar. Bazoum da iyalansa suna tsare...
Hukumomin ƙasar Kenya sun kama wani lauya na bogi, Brian Mwenda, wanda ya yi nasara a ƙararraki 26 a lokacin da yake gabatar da kansa a matsayin...
Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa (NDLEA), ta kama wata lauya mai suna Ebikpolade Helen, wacce ta ƙware wajen ƙera da rarraba skuchies,...
Kotu ta umarci wata mata da ta karɓi naira dubu uku kuɗin mota wajen saurayinta domim ta ziyarce shi, amma daga baya ta kashe wayarta, ta...
Asiya Ganduje, ‘yar gwamnan Jihar Kano, a ranar Alhamis, a gaban wata Kotun Shari’a, ta dage cewa za ta maido da kuɗin sadaki Naira 50,000 da...
Wata ƙwararriyar likitan yara, Misis Olabisi Ajayi-Kayode, a ranar talata, ta shaida wa wata kotun laifukan jima’i ta jihar Legas da ke Ikeja, cewa wata ƙaramar...
A ranar talata 29 ga watan Nuwamba ne aka gabatar da Aminu Muhammad matashi kuma ɗalibin jami’a da ake zargi da cin mutuncin matar Shugaban ƙasa...
Ƙungiyar kare haƙƙin bil-adama ta Amnesty International ta yi Allah wadai da hukuncin da aka yanke wa matasan nan biyu masu amfani da shafin TikTok a...