Tubabben ɗan daba mai suna Chile Mai Doki ya kammala ɗaukar horo na zama ɗan sandan sarauniya, wato Constabulary a Kano. Wato daga aikata laifuka ya...
‘Yan sanda a ƙasar Thailand sun kama wani magidanci bisa zargin shi da lakaɗa wa ‘yarsa tare da wasu ƙananan ‘ya’yansa dukan da ya yi sanadiyyar...
Rundunar ‘yan sandan jihar Anambara ta ce ta kama wasu gungun masu aikata laifuka tare da ƙwato bindigogin guda biyu da wata mota ƙirar Mercedes Benz...
An kama wani magidanci mai shekaru 56 da haihuwa, Mista Likita bisa zargin lalata da ‘yarsa mai shekaru 11 a Anambara. Okpara wanda ɗan asalin Adazi-Enu...
Wata kotun majistare da ke zamanta a Kano a ranar Talata ta bayar da umarnin a tsare wasu mutane 25 da ake zargi da damfara a...
Rundunar shiyar Ilorin na hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arziƙin ƙasa zagon ƙasa, (EFCC), ta ce ta kama wasu ‘yan ƙasar China 13 da...
Ana ta ce-ce ku-ce a ƙasar Tanzaniya bayan da aka gano wata mata mai matsakaicin shekaru ta yi wa wani yaro ɗan shekara takwas fyaɗe tare...
Rundunar ‘yan sandan jihar Legas ta kama wasu mutane biyu da ake zargi da daɓa wa wani yaro ɗan shekara 13 wuƙa ya mutu har Lahira...
Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arziƙin ƙasa zagon ƙasa ta EFCC reshen jihar Kaduna ta gurfanar da wani Ibrahim Musa Dabai a gaban mai...
Wata malama, Aderonke Makonde, a ranar Larabar da ta gabata, an maka ta a wata kotun majistire da ke Ikeja a birnin Legas bisa laifin cin...