Tag: Karatu
-
Da ilimi ake samun kowace irin nasara a rayuwa – Dauda Lawal
Da ilimi ake samun kowace irin nasara a rayuwa – Dauda Lawal Daga Idris UMAR, Zariya Gwamna Dauda Lawal ya halarci taron yaye ɗalibai karo na uku da na huɗu na Jami’ar tarayya, wanda ya gudana a filin taro na Jami’ar da ke Gusau a cikin satin da ya gabata Mai magana da yawun gwamnan,…
-
Gwamna Buni ya ba da tallafin karatu ga ɗaliban koyon Shari’a kimanin 221 a Yobe
Daga Sani Gazas Chinade, Damaturu Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni ya ba da tallafin karatu ga ɗalibai 221 da suka kammala karatu a fannin shari’a daga Jami’o’i daban-daban a faɗin ƙasar nan a wani ɓangare na ƙoƙarin ƙarfafa ilimi. Wannan taron ba da tallafin ya gudana ne a babban ɗakin taro na Banquet da…
-
Gwamna Soludo ya ayyana karatu kyauta ga ɗaliban ƙaramar sakandire a jihar
Gwamna Chukwuma Soludo na Anambara ya sanar da bayar da ilimi kyauta daga makarantar reno zuwa ƙaramar sakandare JSS 3 a makarantun gwamnati a jihar. Mista Soludo ya bayyana manufar ne a Makarantar Firamare ta Firamare da ke Obosi, yankin ƙaramar hukumar Idemili ta Arewa, ranar Alhamis. Ya ce gwamnatinsa na da sha’awar ganin an…
-
Jami’ar Isyaku Rabi’u za ta fara karatu a watan Janairu
Jami’ar Khalifa Isyaku Rabi’u da ke Kano ta sanar da fara gudanar da ayyukan ilimi na shekarar 2023/2024 tare da wasu shirye-shirye 16. Rabiu Ishaku Rabiu, ɗan wanda ya assasa jami’ar ne ya bayyana hakan jim kaɗan bayan kammala taron ƙaddamar da majalisar gudanarwar jami’ar. Malam Rabi’u ya ce, an samar da dukkan shirye-shiryen da…
-
Taliban ta hana matan Afghanistan fita karatu a UAE
Dubban matan Afganistan da aka bai wa guraben karatu a Hadaddiyar Daular Larabawa an hana su ficewa daga Afghanistan, kamar yadda ɗaya daga cikin matan ta shaida wa Kamfanin Dillancin Labaran Faransa a ranar Alhamis, biyo bayan ƙorafe-ƙorafe daga mai ɗaukar nauyinsu na Masarautar. Laila, mai shekaru 22, na ɗaya daga cikin mata kusan 30…
-
Ɗangote ya ba da tallafin karatu ga al’ummar da ya gina kamfani a yankinsu
Ɗangote Granite Mines, reshen rukunin Ɗangote, ya ba da tallafin karatu ga ɗalibai kusan 60 a cikin ƙauyuka biyar, waɗanda Ɗangote ya gina kamfani a yankinsu. Kamfanin ya bayyana hakan ne a wata sanarwa da Francis Awowole-Browne ya fitar a Legas ranar Lahadi. Mista Awowole-Browne ya bayyana cewa tallafin na wani ɓangare ne na Hukumar Kula…
-
A bawa ɗalibai tallafin karatu, ba bashin kuɗin karatu ba – ƙiran ASUU ga gwamnatin tarayya
Ƙungiyar malaman jami’o’i ta Najeriya (ASUU) ta buƙaci Shugaba Bola Tinubu ya sauya dokar ba da bashin karatu ga ɗalibai da ya amince da ita, zuwa tallafin karatu domin bai wa ɗalibai masu ƙaramin ƙarfi damar samun ilimi mai zurfi. A wata hira da gidan Talbijin na Channels ranar Lahadi, shugaban ASUU ya ce bashin…
-
Fursunoni 65, Ɗalibai 28,675 za su kammala karatunsu a Jami’ar NOUN
Mataimakin shugaban buɗaɗɗiyar jami’ar Nijeriya (NOUN), Farfesa Olufemi A. Peters, ya bayyana cewa ɗalibai 28,740 ne jami’ar zata yaye a taron da za a yi, kuma cikin su akwai fursunoni 65 daga gidan gyaran hali na Najeriya. Farfesa Peters ya bayyana cewa 58 daga cikin fursunonin sun kammala karatun digiri ne, bakwai kuma sun kammala…
-
Gwamna Zulum ya tura marayu 19 koyon karatun likita a Masar
A ranar Laraba ne Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya sallami matasa 19 waɗanda akasarinsu sun taso ne a matsayin marayu da marasa galihu a jihar Borno, a lokacin da suke kan hanyarsu na zuwa ƙasar Masar domin yin karatun likita Ɗaliban sun tashi zuwa birnin Suez na ƙasar Masar don yin karatu…