Ministocin ƙasashen wajen Burkina Faso da Mali da Nijar ranar Juma’a sun bayar da shawarar ƙirƙiro tarayyar ƙasashen uku a wani ɓangare na haɗa kan kasashen...
Daga cikin matsalolin da iyaye mata ke fuskanta yayin naƙuda wadda ke hana su tafiya bayan haihuwa saboda raunin ƙafafu akwai matsalar nan da ake cewa...
Gwamna Dikko Raɗɗa na jihar Katsina ya bayyana shirin gwamnatin sa na kafa ƙananan Asibitoci na kar-ta-kwana guda 361 domin inganta harkokin kiwon lafiya a jihar....
Ƙungiyar Mata Musulmi a Najeriya (FOMWAN), ta kafa makarantun 147 a jihohi 36 da babban birnin tarayya, Abuja. Shugabar Kwamitin Ilimi ta FOMWAN, Lateefa Durosinmi ce...
Wata mata mai shekaru 34 mai suna Nosimot Alalade, a ranar Juma’a, ta gurfana a gaban wata kotun Majistire da ke Abeokuta da ke Isabo bisa...
Yarinyar nan ‘yar shekara 22 da haihuwa mai suna Maryam Umar wadda aka haifa ba tare da hannu ba, ta roki ‘yan Najeriya masu tausayi da...