A ranar asabar ɗin da ta gabata ne dakarun Operation Hadarin Daji suka kashe ‘yan ta’adda 7 tare da cafke wasu biyu tare da lalata wasu...
A ranar Talata ne zaɓaɓɓen ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Maru da Bunguɗu a jihar Zamfara, Abdulmalik Zubairu ya bayar da gudunmuwar shanu 59 ga...
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta bayyana cewa, rundunar ta ɗauki matakin daƙile wasu ‘yan bindiga guda biyu tare da daƙile wani hari da aka kai...
Matasan da ba su gaza 80 ba, waɗanda suka shiga cikin daji ɗebo itatuwan girki sun shiga hannun ‘yan ta’adda da ake zaton sun yi garkuwa...
Gwamna Bello Matawalle na jihar Zamfara na jam’iyyar APC ya sha kaye a zaɓen bayan ya sake tsayawa takara a hanun Lawal Dare na jam’iyyar PDP....
An yi garkuwa da jami’in zaɓe na gwamnan jihar Zamfara a ƙaramar hukumar Maradun da ke jihar, wacce ita ce mahaifar Gwamnan jihar, Bello Mohammed Matawalle,...
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta tarwatsa sansanin ‘yan bindiga tare da ceto mutane 14 da aka yi garkuwa da su a Zamfara. Waɗanda abin ya...
Atiku ya lashe zaɓen shugaban ƙasa na jihar Sokoto Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya (INEC) ta ce jam’iyyar PDP ce ta lashe sakamakon zaɓen...
Hukumomi a Najeriya sun ce sun tarwatsa sansanin wani ƙasurgumin ɗan fashin daji da ya addabi sassan jihohin Zamfara da Katsina, tare da gomman yaransa. Rundunar...
‘Yan ta’adda sun fitar da wani faifan bidiyo na ‘ya’yan wani fitaccen ɗan jihar Zamfara, Abubakar Bello Furfuri da suka sace. Harin da aka kai gidan...