Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta tabbatar da kashe mutane shida a wani hari da wasu ‘yan banga ‘yan Sakai suka kai a ƙauyen Kadamutsawa da...
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta mayar da Mahadi Aliyu Gusau a matsayin mataimakin gwamnan jihar Zamfara. Gusau da jam’iyyar PDP sun shigar da...
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare, ya ce yana tafiyar da jihar ne a kan bashi tun bayan hawansa mulki a ranar 29 ga watan Mayu....
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara a ranar Asabar ɗin da ta gabata ta ce ta mayar da dukkan motocin da ta kama daga hannun tsohon gwamnan...
Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammacin Najeriya ta bai wa tsohon gwamnan jihar Muhammad Bello Matawalle wa’adin kwanaki biyar da ya bayar da bahasi...
Gwamnatin jihar Zamfara ta yi fatali da wani labari da aka yaɗa a kafafen sada zumunta na yanar gizo cewa Gwamnan Jihar Dauda Lawal ya bayyana...
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya zargi tsohon gwamnan jihar, Bello Matawalle, da yin awon gaba da motocin gwamnati guda 17, tare da wawure dukiyoyi da...
Sabon gwamnan jihar Zamfara da aka rantsar, Dauda Lawal Dare, ya zargi tsohon gwamnan jihar, Bello Matawalle, da barin asusun jihar da basussuka masu ɗimbin yawa....
Rahotanni sun bayyana cewa ɗaruruwan ‘yan ta’adda ƙarƙashin jagorancin wani fitaccen ɗan bindiga mai suna ‘Ɗanƙarami’ sun yi ƙaura daga Zamfara zuwa yankunan da ke tsakanin...
Wasu ‘yan bindiga sun kai farmaki ƙauyen Kasuwar Daji dake ƙaramar hukumar Ƙaura Namoda a jihar Zamfara inda suka yi awon gaba da Uban ƙasar garin...