Gwamna Dauda Lawal na Zamfara ya amince da gyara sansanin ‘Permanent Orientation Camp’ na hukumar yi wa ƙasa hidima ta NYSC na dindindin da ke garin...
Daga Nusaiba Hussaini Da sanyin safiyar ranar Litinin ne wasu ‘yan bindiga suka kai hari a hedikwatar ƙaramar hukumar Bunguɗu ta jihar Zamfara, lamarin da ya...
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta ce jami’anta sun fatattaki ‘yan bindiga da suka kai hari ofishin ‘yan sanda na yankin ƙaramar hukumar Zurmi a jihar....
Gwamna Dauda Lawan na Zamfara ya amince da naira biliyan 4 don gyara hanyoyin cikin Gusau a matakin farko. Jami’in hulɗa da jama’a na ma’aikatar ayyuka...
Dakarun rundunar haɗin gwiwa ta Operation Haɗarin Daji da ke Arewa maso Yamma sun kashe ‘yan bindiga bakwai tare da ƙwato bindiga guda ɗaya da babura...
Hukumar ci gaban al’umma ta Zamfara, (CSDA), a ranar Laraba ta horar da mutane 886 da suka ci gajiyar COVID-19 Action na Farfaɗo da Tattalin Arziƙi...
Daga Ibraheem El-Tafseer Dakarun sojin Najeriya sun ce sun ceto mutum 40 da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Zamfara. Dakarun da ke...
Wata ƙungiya mai zaman kanta da ke Legas mai suna “Zakka da Sadaqat Foundation” a ranar Litinin ta bayar da tallafin karatu ga marayu da marasa...
Majalisar wakilai ta jaddada buƙatar dakatar da kashe-kashen da ake ci gaba da yi a jihar Zamfara, inda ta yi ƙira ga jami’an tsaro da sauran...
Daga Ibraheem El-Tafseer Hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta saki tsohon gwamnan jihar Zamfara, Sanata Abdul’aziz Yari, bayan amsa tambayoyin Naira Biliyan 45 na zaɓen...