Rundunar ‘yan sanda a jihar Ondo ta kama wata ma’aikaciyar jinya, ma’aikaciyar lafiya da kuma mai gadi a cibiyar lafiya ta ‘Comprehensive Health Centre’, da ke...
Alhaji Ibrahim Oyinlade, babban limamin unguwar Uso dake ƙaramar hukumar Owo ta jihar Ondo, ya samu ‘yanci daga hannun masu garkuwa da mutane. Sakin sa na...
Masu garkuwa da mutane na neman naira miliyan 10 domin su sako babban limamin al’ummar Uso a ƙaramar hukumar Owo ta Jihar Ondo, Alhaji Ibrahim Oyinlade...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ondo ta ce an kama wasu mutane bakwai da ake zargi da jifan wani direba mai shekaru 35, ya mutu har Lahira...
Wata babbar kotun Ondo da ke zamanta a Akure, a ranar Larabar da ta gabata ta umarci gwamnatin jihar Ondo da ta biya wani Oluwasegun Oluwarotimi...
Wata kaka mai suna lforiti ta bankawa ɗanta da matar da jikoki biyu wuta a unguwar Apomu dake Akure babban birnin jihar Ondo. Majiyoyi sun ce...
A ranar alhamis ɗin da ta gabata ne rundunar ‘yan sandan jihar Ondo ta gurfanar da wani mutum mai suna Oni Samuel a gaban wata kotun...
Ɗan takarar gwamna na jam’iyyar NNPP a jihar Ogun, Olufemi Oguntoyinbo, a ranar Asabar, ya yi kira ga al’ummar jihar da su yi watsi da bayanan...
Wasu ’yan bindiga sun yi garkuwa da wasu ɗalibai hudu na kwalejin kimiyya da fasaha ta jihar Kogi, da ke Lokoja, da kuma direban motar su,...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ondo ta cafke wani mutum mai suna Olelekan Rabiu mai shekaru 31 da haihuwa, wanda ake zargi da nuna kansa a matsayin...