’Yan sanda sun kama wani mai shekaru 45 ɗauke da ƙoƙon kai a jihar Ogun Daga Muhammad Kukuri ’Yan sanda sun kama wani mai shekaru 45...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ogun a ranar Asabar ɗin da ta gabata ta ce jami’anta sun kama Amusa Kazeem, Oke Oladipupo da kuma Johnson Oluwole bisa laifin satar hular...
Gwamnatin Ogun ta sanar da jama’a kan yiwuwar ɓullar cutar kwalara a ƙaramar hukumar Ijebu ta Arewa da ke jihar. Hakan na ƙunshe ne cikin wata...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ogun ta ce an kama wani Babatunde Kolawole da ake zargin an same shi da sabon gawar mutum, tare da miƙa shi...
A ranar Juma’a ne wani mutum mai suna David Shodola mai shekaru 32 da ake zargin yana da taɓin hankali ya fille kan wani dattijo mai...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ogun ta ce ta kama wani memba mai yi wa ƙasa hidima, (NYSC), Adebola Sodiq, bisa zargin yi wa wata yarinya ‘yar...
Ƙungiyar al’ummar jihar Ogun, Social Orientation da Safety Corps, da aka fi sani da So-Safe Corps, ta kama wani tsohon mai laifin sata. Wanda ake zargin...
Jami’an hukumar tsaro ta jihar Ogun, Amotekun, sun kama Mista Gbenga Ogunfadeke, mahaifin ‘ya’ya uku bisa zargin kashe ‘ya’yan nasa biyu da gangan a gidan yari...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ogun ta tabbatar da cafke wata mata ‘yar shekara 33, bisa zarginta da sayar da jaririnta mai watanni 18 a kan kuɗi...
An yi garkuwa da wani jami’in hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Ogun (TRACE), Popoola Olasupo a ranar Lahadin da ta gabata a hanyar...