Daga Ibraheem El-Tafseer Shugaban rundunar sojin saman Najeriya, Marshal Hassan Abubakar ya nemi gafarar gwamnatin da jama’ar jihar Nasarawa dangane da harin saman da suka kai...
Tsohon Ministan Sadarwa da Tattalin Arziƙi na zamanl, Farfesa Isa Pantami, ya buƙaci masu hannu da shuni da su taimakawa marasa galihu a cikin al’umma don...
Majalisar dokokin jihar Nasarawa ta ce mutane 12 ne suka mutu a wani hatsarin kwale-kwale a kogin Kogi Kungra Kamfani da ke gundumar Arikiya ta ƙaramar...
Gwamnatin jihar Nasarawa ta bayyana shirin yi wa ‘yan mata masu shekaru tsakanin shekara 9 zuwa 14 rigakafi domin kare su daga kamuwa da cutar sankarar...
‘Yan sanda a jihar Nasarawa a ranar Litinin ɗin da ta gabata sun gargaɗi masu ababen hawa da su daina ɗiban baƙi a kan babbar hanya...
Ƙungiyar likitocin Najeriya reshen jihar Nasarawa (NMA), ta baiwa gwamna Abdullahi Sule na jihar wa’adin kwanaki 21 da ya magance matsalolin jin daɗin jama’a da suka...
A ranar Alhamis ne shugaban ƙasa mai barin gado Muhammadu Buhari, ya ƙaddamar da jirgin farko na aikin hajjin shekarar 2023 tare da mahajjata 560 daga...
Gwamnan jihar Nasarawa Abdullahi Sule ya rasa ƙaninsa Labaran Sule. Jaridar DAILY NIGERIAN ta ruwaito cewa ɗan’uwan gwamnan ya rasu ne a safiyar ranar Asabar. Mutuwar...
An sako Farfesa Onje Gye-Wado, tsohon mataimakin gwamnan jihar Nasarawa da wasu ‘yan bindiga suka sace ranar 7 ga watan Afrilu. DSP Ramhan Nansel, jami’in hulɗa...
Ƙungiyar tuntuɓa ta Arewa (ACF) ta yi kira ga gwamnatin tarayya da ta gaggauta bincike kan halin da ake ciki dangane da kisan da aka yi...