Aƙalla mutum 16 ne suka mutu a wani hari da aka kai ƙauyen Mushu da ke Jihar Filato a yankin arewa ta tsakiyar Najeriya. Kamfanin dilancin...
Sojoji sun bankaɗo wata masana’antar ƙera makamai ta bayan fage a yankin Vom da ke ƙaramar hukumar Jos ta kudu a jihar Filato. “An kuma kama...
Rundanar ‘yan sandan jihar Filato ta gabatar da wata mata mai suna Patient Solomon da ake zargi da sace wata jaririya ‘yar wata 10. An gabatar...
Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun kashe mutane 21 a Baton da Rayogot da ke gundumar Heipang a ƙaramar hukumar...
Muƙaddashin Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, IGP, Kayode Egbetokun, ya kai ziyarar gani da ido a jihar Filato domin duba halin tsaro a jihar. Mista...
Dakarun runduna ta 3 ta Najeriya da aka tura domin kwantar da rikicin ƙaramar hukumar Mangu da ke jihar Filato, a ranar Larabar da ta gabata...
Wasu ‘yan bindiga sun kashe mutane tara tare da ƙona gidaje shida a unguwar Sabon Gari da ke ƙaramar hukumar Mangu a jihar Filato. Jerry Datim,...
An harbe wasu ma’aikatan haƙar ma’adinai uku a ranar Juma’a a wani wuri da ke kusa da Tanjol a unguwar Jol da ke ƙaramar hukumar Riyom...
Wasu ‘yan mutane ɗauke da bindigogi, waɗanda ake kyautata zaton ‘yan bindiga ne sun kashe Rabaran Nichodemus Kim na Cocin Christ in Nation (COCIN) da wasu...
Jami’ar Jihar Filato, (PLASU), ta ce jami’an tsaronta sun daƙile wani hari da ‘yan bindiga suka kai harabar jami’ar a daren ranar Talata. Hukumar makarantar ta...