Matar shugaban ƙasa, Sanata Oluremi Tinubu ta mika ɗalibai mata na Jami’ar tarayya ta Dutsin-Ma (FUDMA) da aka sace kwanakin baya hannun iyayensu. An kuɓutar da...
Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta Najeria (NDLEA) a ranar Laraba a Owerri ta tabbatar da kashe jami’anta biyu tare da wasu jami’an tsaro...
Daga Ibraheem El-Tafseer Mai Girma Gwamnan Jihar Yobe Alhaji Mai Mala Buni CON (Chiroman Gujba) a ranar Asabar 2 ga Satumba 2023, ya karɓi baƙuncin babban...
Jami’an hukumar babban birnin tarayya Abuja sun rusa wata kasuwa mai suna “Kasuwan Dare”. Kasuwar da ke kan titin Hassan Musa Katsina, kusa da Kpaduma II...
Shugaban ƙasa mai barin gafo, Muhammadu Buhari ya ce yana bin ƙa’idojin da kundin tsarin mulki ya tanadar na bayyana kadarorinsa kafin ya hau mulki da...
Jami’an tsaro sun ceto wasu ma’aikatan ofishin jakadancin Amurka biyu da aka yi garkuwa da su a ƙaramar hukumar Ogbaru da ke Anambara a ranar 16...
Hukumar kiyaye haɗura ta ƙasa FRSC, ta ce za ta ci gaba da kama masu ababen hawa da ‘plate number’ ɗinsu suka fashe ko suka shuɗe...
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta gargaɗi lauyoyin hukumar tsaro ta ta farin kaya da kuma shugaban haramtacciyar ƙungiyar masu fafutukar kafa ƙasar Biafra,...
Hukumar da ke kula da aikin ‘yan sanda, PSC, ta amince da korar jami’an ‘yan sanda uku tare da rage masu muƙami biyar. Shugaban ‘yan jarida...
‘Yan ta’adda sun kaima tawagar jami’an EFCC, waɗanda ke bakin aikin sa ido a zaɓen shugaban ƙasa da na ‘yan majalisun tarayya farmaki a ranar Asabar...