’Yan bindiga sun kai hari inda suka sace dalibai da Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Jihar Kogi (CUSTECH). A daren Alhamis ne ’yan bindigar suka kutsa...
Iyayen wata ɗalibar aji huɗu aa Jami’ar Abuja, Murjanatu Zubairu, da ta ɓace ranar Juma’a, sun ce ta mutu. Kawun marigayiyar, Alhaji Zubairu Jibrin Yewuti ne...
Buɗaɗɗiyar Jami’ar Najeriya (NOUN) za ta bayar da digirin girmamawa na dakta ga wasu hamshaƙan ‘yan Najeriya biyu, wato Hajiya Hafsatu M.A. Abdulwaheed da Cif Innocent...
Jami’ar North Eastern da ke Gombe ta buɗe cibiyar bincike da harhaɗɗa magungunan gargajiya da nufin samar da magunguna masu inganci da kuma aikin yi ga...
Jami’ar Bayero da ke kano,ta musanta rahoton da ake yaɗawa na cewar an gano farfesoshin bogi har guda 20 a jami’ar. Jami’ar ta musanta labari ne...
Hukumomin Jami’ar Obafemi Awolowo, OAU, Ile-Ife, sun sake daidaita kuɗaɗen da ɗaliban Jami’ar ke biya. Kakakin Jami’ar, Abiodun Olarewaju ne ya bayyana hakan a wata sanarwa...
Jami’ar Khalifa Isyaku Rabi’u da ke Kano ta sanar da fara gudanar da ayyukan ilimi na shekarar 2023/2024 tare da wasu shirye-shirye 16. Rabiu Ishaku Rabiu,...
Fursunoni uku na gidan yari na Kuje sun kammala karatun digiri a Jami’ar Najeriya ta NOUN, (National Open University of Nigeria) da digiri da difloma a...
Gwamnatin jihar Taraba, ta sanar da rage kuɗin makaranta da kashi 50. Hakan na ƙunshe ne a cikin wata takarda da magatakardar Jami’ar, Joseph U. Bibinu...
Wasu ‘yan bindiga da har yanzu ba a tantance su waye ba, sun yi garkuwa da ɗaliban jami’ar Jos su bakwai. Jami’in hulɗa da jama’a na...