Kotun duniya ta umurci Isra’ila ta dakatar da kai farmaki a Rafah A ranar Juma’a ne babban kotun duniya ICJ ta umarci Isra’ila da ta dakatar...
An yi zanga-zangar neman ƙasashen Musulmai su tura sojoji don taimaka wa Falasɗinawa a Gaza Ɗaruruwan Falasɗinawa sun yi zanga-zanga ranar Juma’a a kan titunan birnin...
Masar ta musanta janyewa daga shirinta na shiga shari’ar Kotun Duniya da Isra’ila Masar ta musanta labaran da ke yawo waɗanda ke cewa ta janye shirin da...
Babbar Kotun MƊD ta fara sauraron ƙara kan afka wa Rafah da Isra’ila ta yi Babbar Kotun Majalisar Ɗinkin Duniya ta fara sauraron ƙara ta kwanaki...
A wani martani da Turkiyya ta mayar ga wata farfagandar ministan harkokin wajen Isra’ila a shafukan sada zumunta na yanar gizo, Shugaban Ƙasar Turkiyya Recep Tayyip...
Sama da ma’aikatan cibiyoyin Tarayyar Turai 100 ne suka hallara a Brussels a wata zanga-zangar adawa da yaƙin da Isra’ila ke yi a Gaza. Masu zanga-zangar...
Ƙungiyar Tarayyar Afrika AU ta yi Allah wadai da shigar sojojin Isra’ila kudancin Rafah a zirin Gaza, tana kira ga ƙungiyoyin ƙasa da ƙasa su tsayar...
Ministan Tsaron Isra’ila Yoav Gallant ya ce Tel Aviv a shirye take ta “zafafa” hare-haren da take kaiwa Gaza idan aka gaza cimma nasarar amincewa da...
Tankokin yakin Isra’ila sun shiga birnin Rafah da ke kudancin Zirin Gaza, inda suka kai kusan mita 200 daga tsallaken Masar, kamar yadda wani jami’in tsaron...
Firaiministan Isra’ila Benjamin Netanyahu a ranar Lahadi ya bayyana cewa gwamnatinsa ta yi ƙuri’a inda ta amince ta rufe duka ofisoshin kafar watsa labarai ta Al...