Zulum ya nemi goyon bayan gwamnati wajen dawo da ‘yan gudun hijirar gida Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya buƙaci gwamnatin ƙasar ta hannun...
Daga Idris Umar, Zariya Babban Darakta kuma shugaban Cibiyar kimiyyar Fata ta Najeriya (NILEST) dake Samaru Zariya, Farfesa Yakubu ya yi ƙira ga masu ruwa da...
Bankin Duniya ya bayyana tasirin tallafin Naira dubu 5 da gwamnatin tarayyar Najeriya ke rabawa a matsayin marar yawa ga buƙatun iyalai da harkokin banki. Bankin...
Shugaban kamfanin Binance, Richard Teng, ya buƙaci gwamnatin Najeriya da ta saki ɗaya daga cikin manyan jami’an kamfanin da take tsare da shi. Mista Teng ya...
Gwamnatin Najeriya ta ce ba ta da niyyar kafa sansanin sojojin ƙasashen waje a cikin ƙasar, kamar yadda Ministan Watsa Labarai Mohammed Idris ya faɗa a...
Gwamnatin tarayya ta amince da ranar Alhamis, 11 ga Afrilu, 2024, a matsayin kari a kan ranakun hutun sallar Eid-El-Fitr ta bana. Wannan na ƙunshe ne...
Ganin yadda matsalolin tsaro suka ƙi ci, su ka ƙi cinyewa ya sa gwamnatin Najeriya shan alwashin sauya salo ta hanyar amfani da kimiyyar zamani wajen...
Fadar shugaban Najeriya ta yi zargin cewa wasu mutane “masu muguwar aniya” ne suka fitar da wata wasiƙa game da ziyarar da shugaban ƙasar Bola Tinubu...
Daga Ibraheem El-Tafseer Ministan yaɗa labarai da wayar da kan jama’a na Najeriya, Alhaji Mohammed Idris Malagi ya ce, da gwamnati ba ta cire tallafin mai...
Gwamnatin Najeriya ta yi alƙawarin sake tsugunar da ‘yan gudun hijira 22,071 da suka warwatsu a cikin al’umomin Nijar daban-daban. Betta Edu, ministar harkokin jin ƙai...