Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa an kashe dala miliyan 1.2 da ake zargin an kashe wajen ɗaukar motocin bas don kwashe ɗaliban Najeriya a Sudan saboda...
Ƙungiyar Likitoci ta Najeriya NARD, ta baiwa gwamnatin tarayya wa’adin makonni biyu da ta ƙara tsarin albashin ma’aikatan lafiya, CONMESS. Ƙungiyar ta bayyana haka ne a...
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ɗage shirin ƙidayar yawan jama’a da gidaje na shekarar 2023 da aka tsara. An bayyana ɗage ƙidayar ne bayan wata ganawa da...
Ƙasar Masar na fuskantar wani matsanancin yanayin tattalin arziƙi, wani lamari da ya sa da ƙyar Misirawa ke iya ciyar da iyalansu. Shawara ta baya-bayan nan...
Gwamnatin tarayya ta naɗa Farfesa Mahmud Raji a matsayin sabon babban daraktan kula da lafiya na Asibitin ƙasa dake Abuja, (National Hospital Abuja). Mista Raji shi...
Gwamnatin tarayyar Nijeriya ta gargaɗi ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar Labour Party, Mista Peter Obi da ya guji tunzura jama’a zuwa ga tashin hankali kan...
Wani ɗan jarida mai suna Adamu Aliyu Ngulde da ke aiki da gidan talabijin na Al-Ansar da kuma gidan rediyo a jihar Borno ya rasa aikinsa...
Zaɓaɓɓen gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya ce matansa da ‘ya’yansa ba za su shiga gwamnati ba a harkokin mulkin jihar. Abba Kabir Yusuf ya...
Ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola, ya buƙaci ‘yan Najeriya da su yi amfani da wannan manhaja ta N-Alerts smartphone domin kai rahoton matsalolin tsaro a...
Gwamnatin jihar Yobe ta hannun ma’aikatar ayyuka ta jihar, ta fara aikin gina tituna da magudanan ruwa a manyan garuruwa biyar na jihar. Kwamishinan ma’aikatar ayyuka...