Bayan da aka yi ta tofin Allah tsine da ya biyo bayan rugujewar wani katafaren shatale tale na gidan gwamnatin jihar Kano, Gwamna Abba Kabir Yusuf...
Gwamnatin tarayyar Najeriya, ta sanar da jama’a game da ɓarkewar cutar ‘Anthrax’ a wasu ƙasashe maƙwabta na yankin yammacin Afirka. Dakta Ernest Umakhihe, babban sakatare na...
Daga Ibraheem El-Tafseer Hukumar hada-hadar hannayen jari ta Najeriya ta haramta ayyukan kamfanin hada-hadar kuɗaɗen intanet na Binace a ƙasar. Matakin na ƙunshe ne a cikin...
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Litinin 12 ga watan Yuni a matsayin ranar hutu domin tunawa da ranar dimokaraɗiyya ta 2023. Hakan na ƙunshe ne cikin...
A ranar talata ne gwamnatin tarayya tare da haɗin gwiwar hukumar kula da ‘yan cirani ta duniya (IOM), suka kwaso wasu ‘yan Najeriya 112 da suka...
Gwamnatin jihar Edo ta sanar da cewa ta ƙara albashi mafi ƙaranci daga N30,000 zuwa naira dubu 40,000 duk wata domin rage raɗaɗin tattalin arziƙin da...
Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammacin Najeriya ta bai wa tsohon gwamnan jihar Muhammad Bello Matawalle wa’adin kwanaki biyar da ya bayar da bahasi...
Zaɓaɓɓen mataimakin shugaban ƙasa, Kashim Shettima, ya ce fitowar sa a matsayin abokin takarar shugaban ƙasa, Bola Tinubu ya kasance bisa larura. Shettima, wanda ya yi...
Ƙungiyar ɗalibai musulmi ta Najeriya (MSSN), ta bayyana damuwarta matuƙa kan sanya rubututtukan jima’i a cikin wasu litattafan firamare da sakandare da ake yaɗawa a Najeriya....
Gwamnatin tarayyar Najeriya a ranar Juma’a ta ce ta yi nasarar kwashe dukkan ‘yan Najeriya da suka maƙale a birnin Khartoum na Sudan mai fama da...