Gwamna Dikko Raɗɗa na jihar Katsina a ranar Litinin ya ce zai miƙa wa majalisar dokokin jihar ƙudirin kafa hukumar Zakka da Waƙafi a jihar. Gwamnan...
Sufeto-Janar na ‘yan sanda, (IGP) Kayode Egbetokun, ya musanta cewa ya bayar da umarnin korar duk ‘yan sandan da ke da alaƙa da manyan ‘yan siyasa...
Gwamnatin jihar Sakkwato ta ce ta fara biyan bashin shekaru uku na ɗaliban ta da ke karatu a Jami’ar Usmanu Danfodiyo Sakkwato (UDUS). Gwamnati ta sanya...
Wata gidauniya mai suna Busaosowo Foundation (BF) mai hedikwata a jihar Enugu ta ɗora alhakin yawaitar shaye-shayen miyagun ƙwayoyi a jihar Enugu a kan rashin kulawar...
Mataimakin shugaban ƙasa Kashim Shettima ya yi alƙawarin cewa nan ba da daɗewa ba gwamnatin tarayya za ta shawo kan matsalar ambaliyar ruwa a jihar Jigawa...
Gwamnatin tarayya ta ayyana ranar Laraba 28 ga watan Yuni da Alhamis 29 ga watan Yunin 2023 a matsayin hutun babbar Sallah (Eid-El-Kabir). Sanarwar na ƙunshe...
Daga Ibraheem El-Tafseer Al’ummar da suke zaune a unguwannin Kwari, Batayya da Kusa da Gadar hanyar Kano dake garin Potiskum jihar Yobe, sun koka a kan...
Farfesa Olajide Babayemi na sashen nazarin kimiyar dabbobi na tsangayar aikin gona ta jami’ar Ibadan ya buƙaci gwamnatin tarayya da ta gudanar da ƙidayar jama’a domin...
Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal Dare, ya ce yana tafiyar da jihar ne a kan bashi tun bayan hawansa mulki a ranar 29 ga watan Mayu....
Cibiyar fasahar gine-gine ta Najeriya (NIA), ta yabawa gwamnatin jihar Kano bisa yadda ake ci gaba da rushe gine-ginen da ba a yi su bisa ƙa’ida...