Majalisar dokokin jihar Yobe ta fara zaman sauraren ra’ayoyin jama’a kan wasu ƙudirori guda biyu na kafa hukumar HISBA a jihar Yobe da sauran batutuwa da...
Daga Ibraheem El-Tafseer Gwamnatin Jihar Zamfara ta ɗauki matakin zuba jami’an tsaro a manyan hanyoyin da ke fuskantar barazanar ‘yan bindiga. Idan ba a manta ba,...
A ranar Litinin ɗin da ta gabata ne gwamnatin jihar Kano ta fara rabon kayan abinci da kayan amfanin gona ga marasa galihu, mata da manoma...
Gwamnatin Najeriya ta kawar da yiwuwar juyin mulki a ƙasar yayin da ƙasashen Afirka ke ci gaba da fuskantar hakan a baya-bayan nan. Cikin wata hira...
Daga Ibraheem El-Tafseer Daga ranar 1 ga watan Oktoban shekara ta 2023 za a rufe filin jirgin sauƙa da tashin jiragen saman Murtala Muhammed da ke...
A ranar Laraba ne gwamnatin jihar Katsina ta tabbatar da samun Naira biliyan biyu daga cikin naira biliyan 5 da gwamnatin tarayya ta amince wa jihohi....
Gwamnatin jihar Nasarawa ta bayyana shirin yi wa ‘yan mata masu shekaru tsakanin shekara 9 zuwa 14 rigakafi domin kare su daga kamuwa da cutar sankarar...
Gwamnatin jihar Kano ta soke takardar shaidar aiki na dukkan makarantu masu zaman kansu da ke aiki a faɗin jihar. An ɗauki matakin ne a ranar...
Daga Ibraheem El-Tafseer Gwamnatin Bauchi ta kori babban ma’aikacin gwamnati bisa zargin badaƙalar albashin Naira miliyan uku. Hukumar ma’aikata ta jihar Bauchi (BSCSC), ta kori Ibrahim...
A ci gaba da kai hare-haren bama-bamai ta sama a wurarensu da maɓoyarsu da wasu sojojin saman Najeriya suka yi, wasu jiga-jigan ‘yan fashi da makami...