Jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Ogun a ranar 11 ga Maris, 2023, sun ceto wani ɗan jarida mai suna Oduneye Olusegun, wanda wasu ‘yan bindiga suka...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ribas ta fasa wata ƙungiyar ‘yan kasuwa ta yanar gizo, wadda suka ƙware wajen lallasa mata, garkuwa da mutane da fyade don...
Waɗanda suka yi garkuwa da fasinjojin jirgin ƙasa na Igueben na ranar Asabar sun tuntuɓi wasu ’yan uwan waɗanda lamarin ya shafa inda suka ce suna...
Gwamnatin Edo ta sanar da ceto shida daga cikin fasinjojin jirgin kasa 31 da aka sace ranar asabar, a ƙaramar hukumar Igueben da ke jihar. Kwamishinan...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kwara ta cafke wani da ake zargi mai suna Issa Naigheti, da ya yi garkuwa da mahaifinsa, Bature Naigboho a Igboho da...
A ranar Litinin, 26 ga watan Disamban 2022, jami’an rundunar ‘yan sandan jihar Ogun sun kama wasu mutane huɗu da ake zargi ‘yan damfarar yanar gizo...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ogun ta kama wata mata mai shekaru 27 mai suna Maryam Ayila, da ake zargi da laifin yin garkuwa da wata yarinya...
An yi jana’izar wasu ma’aurata da masu garkuwa da su suka kashesu, duk da biyan kuɗin fansa. Mutumin, Mista Emmanuel Chukwuemeka, mai shekaru 36, da matarsa,...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ƙwato kuɗaɗen mutanen da aka yi garkuwa da su kimanin naira miliyan 262 da dubu ɗari 6 tsakanin shekarar 2019 zuwa...
Rundunar ‘yan sandan jihar Gombe, ta ce ta kama wasu matasa biyu, bisa laifin haɗa baki da kuma yin garkuwa da matafiya biyu a hanyar Gombe...