Rundunar ‘yan sanda a jihar Ondo ta tabbatar da yin garkuwa da Ibrahim Bodunde-Oyinlade, babban limamin ƙungiyar USO a ƙaramar hukumar Owo ta jihar. An yi...
Rundunar ‘yan sanda a babban birnin tarayya, Abuja (FCT), ta ce ta kama wani da ake zargi mai bayar da labarai da kayan aiki ga ƙungiyar...
Wasu mutane 56 da aka yi garkuwa da su a ƙauyen Kaffin-Koro da ke ƙaramar hukumar Paikoro a jihar Neja sun yi kukan neman agaji a...
Wasu mutane da ake kyautata zaton ‘yan bindiga ne sun yi garkuwa da wasu mata biyu shugabannin jam’iyyar APC a jihar Kaduna. Rahotanni sun ce an...
Wasu ‘yan bindiga a yammacin ranar Juma’a, sun yi garkuwa da wani limamin cocin Katolika, Rabaran Mathias Opara, a jihar Imo. Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya (NAN)...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kwara ta tabbatar da kashe mutum ɗaya tare da yin garkuwa da wasu mutane uku da wasu ‘yan bindiga da ake kyautata...
An yi garkuwa da wani jami’in hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar Ogun (TRACE), Popoola Olasupo a ranar Lahadin da ta gabata a hanyar...
Daga Shafa’atu Dauda, Kano Wasu masu garkuwa da mutane domin neman kuɗin fansa sun yi awon gaba da wani ɗan kasuwa mai suna Alhaji Nasiru Na’ayya...
Wani mutum mai suna Joel Emazor mai shekaru 31, wanda aka kama shi bisa zargin yin garkuwa da wani mutum a jihar Edo, ya yi iƙirarin...
An yi garkuwa da jami’in zaɓe na gwamnan jihar Zamfara a ƙaramar hukumar Maradun da ke jihar, wacce ita ce mahaifar Gwamnan jihar, Bello Mohammed Matawalle,...