El-Rufai ya kai ƙarar Majalisar Dokokin Kaduna kotu Daga Idris Umar, Zariya Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El’rufai, ya maka majalisar dokokin jihar Kaduna...
Gwamna Uba Sani na Kaduna ya bayyana cewa babu wani gyara da aka yi wa manyan asibitocin jihar guda 32 cikin shekaru 20 da suka gabata....
Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna ya sake ganawa da waɗansu jiga-jigan jam’iyyar SDP a gidan Sanata Abubakar Gada tare da shugaban jam’iyyar na kasa Shehu Musa Gabam....
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya zargi tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari da gazawa wajen daƙile ayyukan ta’addanci, yana mai cewa tsohon shugaban ya yi...