ECOWAS na buƙatar dala biliyan 2.6 duk shekara don kafa rundunar tsaro – Badaru Ƙungiyar Raya Tattalin Arzikin Ƙasashen Afirka ta Yamma ECOWAS tana buƙatar dala...
Masana da ƙwararru sun yi nazarin cewa ƙungiyar Haɓaka Tattalin Arziƙin Ƙasashen Afirka ta Yamma, ECOWAS ko CEDEAO, na buƙatar sake tsari da sauye-sauyen da za...
Najeriya ta amince da dawo da hasken wutar lantarki ga jamhuriyar Nijar bayan janye wasu takunkumai da ‘Ƙungiyar Raya Tattalin Arziƙi Ƙasashen Afrika ta Yamma’ (ECOWAS),...
Matakin ɗage wa ƙasashen Mali da Nijar da Burkina Faso da kuma Guinea takunkumin da ƙungiyar ECOWAS ko CEDEAO ta sanar a ƙarshen taron shugabannin ƙasashen...
Ƙungiyar ECOWAS ta cire takunkumin da ta saka wa Jamhuriyar Nijar wanda ya haɗa da batun rufe iyaka da kuma kasuwanci. Ta bayyana haka ne a...
Daga Ibraheem El-Tafseer Ƙungiyar raya tattalin arziƙin Ƙasashen Afirka na Yamma (ECOWAS) ta ce ba za ta gaji ba, za ta ci gaba da amfani da...
Ƙungiyar raya tattalin arzikin ƙasashen Yammacin Afirka (ECOWAS) ta yi ƙira ga ƴan siyasar Senegalal su gaggauta ɗaukar matakai na sake fitar da ranar da za...
Ƙasashen Mali da Burkina Faso sun miƙa wa ƙungiyar ECOWAS takardar buƙatar ficewarsu a hukumance. Ana kyautata zaton Nijar ta bi bayansu kowanne lokaci daga yanzu....
Tun bayan da ƙasashen Nijar da Burkina Faso da Mali suka sanar da aniyarsu ta ficewa daga ECOWAS, jama’a da dama ke ta ce-ce-ku-ce dangane da...
Najeriya ta bayyana rashin jin daɗinta kan sanarwar da gwamnatin mulkin sojin Nijar ta yi wacce ke nuna cewa ƙasashen Burkina Faso da Mali da kuma...