Wata ɗalibar kwalejin kimiyya da fasaha ta jihar Ondo, Rufus Giwa Polytechnic, Owo, Odey Olayemi, ta bayyana irin halin da take ciki a wurin masu garkuwa...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kwara ta tabbatar da ceto wasu mutane huɗu da aka yi garkuwa da su a ƙaramar hukumar Isin ta jihar. Kakakin rundunar...
Rundunar ‘yan sandan jihar Filato ta ceto ɗalibai shida daga cikin bakwai na jami’ar Jos da wasu ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su ranar Litinin....
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta ceto wasu mutane bakwai da suka maƙale a ƙarƙashin wata katanga da ta ruguje a dandalin Malam Ƙato da...
Jami’an tsaro sun ceto wasu ma’aikatan ofishin jakadancin Amurka biyu da aka yi garkuwa da su a ƙaramar hukumar Ogbaru da ke Anambara a ranar 16...
A ranar Litinin ne rundunar sojin Najeriya ta sanar da kuɓutar da wata ‘yar Chibok mai suna Saratu Dauda da aka yi garkuwa da ita tare...
Rundunar ‘yan sandan jihar Katsina ta bayyana cewa jami’anta sun kashe wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne tare da kuɓutar da wasu mata biyar da...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Nasarawa ta kama wasu mutane 17 da ake zargi da yin garkuwa da mutane tare da ceto mutane biyar da suka...
Hukumar bayar da agajin gaggawa na babban birnin tarayya Abuja, FEMA, ta tabbatar da mutuwar mutane biyu tare da ceto wasu mutane huɗu a wata katanga...
Hedikwatar tsaro ta ce dakarun sojin ƙasar sun yi nasarar kashe ‘yan ta’adda 53 da sauran masu aikata laifuka a wasu hare-hare a Arewa maso Gabas...