Jami’an tsaro sun ceto ɗaliban da ’yan bindiga suka yi garkuwa da su a Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Jihar Kogi. Rundunar haɗin gwiwar sojoji da...
’Yan bindiga sun sako ragowar ɗalibai da ma’aikatan Jami’ar Tarayya da ke Gusau, Jihar Zamfara, waɗanda aka yi garkuwa da su a watanni bakwai da suka gabata....
’Yan sanda sun ceto ɗaya daga cikin ɗalibai mata biyar da aka yi garkuwa da su a Jami’ar Tarayya ta Dutsinma da ke jihar Katsina. An...
Jami’an tsaro sun kashe ’yan bindiga shida tare da ƙwato makamai a jihohin Kaduna da Katsina. A jihar Katsina ’yan sanda sun hallaka ’yan bindiga uku...
Rundunar sojin Najeriya a ranar Litinin ta ce ta sake ceto wata ‘yar Chiɓok mai suna Mary Nkeki mai shekaru 27 a ƙaramar hukumar Dikwa da...
Rundunr sojin Najeriya ta ce ta ƙubutar da tsohon shugaban kwalejin ilimi ta tarayya da ke Gusau Dakta Hassan Abubakar Augie tare da ɗansa daga hannun...
Daga Ibraheem El-Tafseer Hukumar bayar da agajin gaggawa ta jihar Yobe (YOSEMA) ta ceto wani matashi ɗan shekaru 30 da haihuwa (an sakaya sunansa) a Damaturu,...
Daga Ibraheem El-Tafseer Dakarun sojin Najeriya sun ceto wasu mutane tara da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da su a jihar Zamfara da ke arewacin Najeriya....
Rundunar sojojin Najeriya ta ɗaya da ke Kaduna ta ce dakarunta sun ceto wasu mutane huɗu da aka yi garkuwa da su tare da lalata sansanonin...
UNICEF ta ce ingantattun hanyoyin shayar da jarirai za su iya ceton yara fiye da dubu 100 a kowace shekara a Najeriya da kuma dala miliyan...