Harin ƙunar baƙin wake ya kashe mutane 6 a Borno – ‘Yansanda Daga Ibraheem El-Tafseer Aƙalla mutane shida ne suka mutu inda wasu 15 suka jikkata...
MƊD ta yi alkawarin tallafa wa Najeriya samar da mafita ga ’yan gudun hijira A wani yunƙuri na magance matsalar gudun hijira a Jihohin Borno, Adamawa,...
Zulum ya nemi goyon bayan gwamnati wajen dawo da ‘yan gudun hijirar gida Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya buƙaci gwamnatin ƙasar ta hannun...
Wani mayakin ƙungiyar Boko Haram ya mika wuya ga sojojin Operation Haɗin Kai da ke Jihar Borno. Dan ta’addan da ya fito daga sansanin Boko Haram...
An kashe ‘yan ƙato-da-gora aƙalla 23 a hare-hare daban-daban da ‘yan bindiga da masu tayar da ƙayar baya suka kai musu a jihohin Borno da Sokoto...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta musanta rahotannin da ke cewa an kai hari a Hedkwatarta da ke Maiduguri babban birnin jihar Borno. Ta bayyana haka ne...
Daga Ibraheem El-Tafseer Bayanai na ci gaba da fitowa kan wata fashewa da ta janyo mutuwar wasu yara shida (almajirai) a ƙaramar hukumar Gubio, da ke...
Daga Sani Gazas Chinade Rundunar Sojan sama ta Najeriya (NAF) na Operation ‘HAƊIN KAI’ ta samu nasarar halaka wasu manyan kwamandoji uku na ƙungiyar (ISWAP), da...
Ƴan ta’addan Boko Haram sun kai sabon harin ta’addanci a garin Gajiram da ke ƙaramar hukumar Nganzai ta jihar Borno. Mutum shida ne suka ƙone ƙurmus...
Wani soja ya kashe direban motar kayan agaji da saboda ƙin ba shi na-goro a hanyar Dikwa zuwa Gamboru da ke Jihar Borno. A safiyar Alhamis...