Hukumar Tsaro Ta Farin Kaya (DSS) ta rufe wani asibiti kan zargin wani dan koyo yana yi wa marasa lafiya tiyata a garin Jos na Jihar...
An gano wani babban kabari a Asibitin Al Shifa da ke Gaza, a cewar wani rahoton Al Jazeera Arabic. Ma’aikatar Lafiya ta Gaza da Rundunar Ƴan-kato-da-gora...
Daga Ibraheem El-Tafseer Wata kotu da ke zaman ta a birnin Kano ta bayar da umarnin tura ‘yar tiktok Murja Ibrahim Kunya zuwa asibitin masu taɓin...
Attajirin da ya fi kowa kuɗi a Afirka, Alhaji Aliko Dangote, ya yi alƙawarin tallafa wa manufofin zamantakewa da shirin ci gaban ɗan’adam na gwamnatin Jihar...
Daraktan Hukumar Lafiya ta Duniya, Dakta Tedros Adhanom Ghebreyesus, a safiyar Lahadi ya tabbatar da cewa babu wata hanya da ƙungiyarsa ta WHO za ta tuntuɓi...
Hukumomi a Gaza sun ce Isra’ila ta kai wani harin sama kan motocin asibiti inda mutane da dama suka mutu, a cewar Ma’aikatar Lafiya ta Falasɗinu....
Daga Haruna Abdulrashid A ranar Laraba 20 ga Satumba, 2023 aka buɗe sabon Asibiti a kusa da gidan Marayu da ke Tunfure na jihar Gombe ƙarƙashin...
Ma’aikatar lafiya ta jihar Neja ta rufe wasu asibitoci masu zaman kansu guda biyar saboda rashin cancantar ma’aikata da kuma rashin sabunta rajistar wuraren aikinsu na...
Daga Ibraheem El-Tafseer Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum, ya nuna damuwarsa kan rashin wutar lantarki da sauran yanayin da ya samu babban asibitin garin Gwoza...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Ondo ta kama wata ma’aikaciyar jinya, ma’aikaciyar lafiya da kuma mai gadi a cibiyar lafiya ta ‘Comprehensive Health Centre’, da ke...