A ci gaba da ɗaukar mataki da ɗan’adam ke yi kan sauyin yanayi da illolinsa, wata ƙungiya, da haɗin gwiwar jihohin arewa maso yammacin Najeriya da...
Daga Ibraheem El-Tafseer Wata Ƙungiyar arewa da ke sanya idanu kan harkokin tattalin arziƙi (Arewa Economic Forum), ta yi tsokaci kan halin da tattlin arziƙin ƙasar...
’Yan sanda a Abuja sun kama wani fasto da wasu mutane biyu bisa zargin safarar ƙananan yara daga Jihar Nasarawa zuwa Jihar Ogun da ke Kudu maso Yammacin...
Matsalar garkuwa da mutane na daga cikin matsalolin tsaro a Kamaru. A ƙalla mutane 30 ne ake fargabar an yi garkuwa da su, ciki har da...
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana cewa wani ƙasurgumin kwamandan ƙungiyar ta’addanci na Boko Haram, mai suna Bulama Bukar, ya miƙa wuya ga dakarunta a yankin Gubio,...
Hukumar Kula da Yanayi ta Najeriya (NiMet) ta yi hasashen cewa za a kwashe kwanaki uku ana samun gajimare, ruwan sama da kuma tsawa a faɗin...
Daga Ibraheem El-Tafseer Ƙungiyar tuntuɓar juna ta dattawan arewacin Najeriya, Arewa Consultative Forum (ACF), ta buƙaci gwamnatin ƙasar ta cire takunkuman da ta saka wa Nijar...
‘Northern Independent Petroleum Marketers Forum’ (NIPMF) ta yi barazanar fara yajin aiki akan kuɗi naira biliyan 250 da hukumar kula da harkokin man fetur ta kasa...
Hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa (NDLEA), ta kama wasu ƙwayoyin Tramadol da suka kai 122,900 da Exol-5 a jihohin Bauchi, Kano...
Ƙungiyar dattawan Arewa, (ACF), ta nesanta kanta daga amincewar Godswill Akpabio a matsayin shugaban majalisar dattawa da haɗin gwiwar ƙungiyoyin Arewa suka yi. Musa Saidu, memba...