Shugaba Joe Biden ya ce Isra’ila za ta amince ta dakatar da yaƙin da take yi a zirin Gaza a lokacin azumin watan Ramadana mai zuwa...
A ranar Laraba ne Amurka da Rasha za su gabatar da muhawara a shari’ar da ake yi a Kotun Ƙolin Majalisar Ɗinkin Duniya da ke nazarin...
Isra’ila na cike da tsoro game da matakin Amurka na neman a kafa ƙasar Falasɗinu a Gaɓar Yammacin Kogin Jordan da yankin Gaza da aka mamaye,...
Wani Alƙali a jihar California ta Amurka ya bayar da umarni ga kamfanin Tesla ya biya diyyar dala miliyan 1.5 kan zargin sakaci wurin zubar da...
Rundunar sojin Amurka ta ce dakarunta sun ƙaddamar da jerin hare-hare ta sama a wasu yankuna na Syria da Iraki domin yin ramuwar gayya kan kisan...
Daga Maryam Umar Abdullahi Da take jawabi jiya a wajen taron kasuwanci da zuba jarin Afrika da aka gudanar a cibiyar taron Eko dake jihar Legas,...
Daga Ibraheem El-Tafseer Jami’an Amurka sun ce sun buƙaci China ta nemi Iran ta tsawatar kan hare-haren mayaƙan Houthi da suke kai wa jiragen kasuwancin ƙasashen...
Sojojin Amurka da na Birtaniya sun kai hare-hare a yankunan ‘yan tawayen Houthi na Yemen, inda suka yi amfani da jiragen ruwan yaƙi wurin harba makamai...
Shugaban Amurka Joe Biden ya bayyana cewa ya ji daɗi matuƙa kan cewa za a saki wasu daga cikin waɗanda Hamas ke rike da su a...
Rundunar sojin Amurka ta tura sojoji 2,000 a shirin ko-ta-kwana a daidai lokacin da ake ƙara samun rikici tsakanin Isra’ila da Hamas. Hedikwatar tsaron Amurka ta...