Wani harin haɗin-gwiwa na Amurka da Birtaniya ya kashe mutum biyu a Yemen Sojojin Amurka da na Birtaniya sun sanar cewa sun kai hare-hare kan mayaƙan...
Babbar Kotun MƊD ta fara sauraron ƙara kan afka wa Rafah da Isra’ila ta yi Babbar Kotun Majalisar Ɗinkin Duniya ta fara sauraron ƙara ta kwanaki...
Kakakin rundunar Houthi Yahya Sarea ya bayyana a wani jawabi da ya yi ta gidan talabijin cewa ‘yan tawayen Houthi na kasar Yemen sun kai hari...
Amurka za ta janye yawancin sojojinta daga Chadi da Nijar yayin da take ƙoƙarin maido da muhimman yarjejeniyoyin da suka shafi rawar da sojojin Amurka za...
Adadin masu zanga-zangar goyon bayan Falasɗinu da aka kama a yayin wata zanga-zanga a Jami’ar Texas ta Amurka ya kai 34, a cewar hukumomi. “Ya zuwa...
Jami’an Amurka za su gana a yau Alhamis da mambobin gwamnatin Nijar kan janyewar sojojin Amurka daga kasar ta Afirka, in ji kakakin Ma’aikatar Tsaron Amurka...
Majalisar Dattawan Amurka ta amince a bai wa Isra’ila tallafin soji har na dala biliyan 26.6, ga ƙawar tata da ake zargi da yi wa Falasɗinawan...
Dubban jama’a a jihar Agadez da ke arewacin Jamhuriyar Nijar sun gudanar da zanga-zanga ranar Lahadi don neman sojojin Amurka su fice daga ƙasar. Jihar Agadez...
Amurka ta yi gargaɗin cewa idan Isra’ila ta zaɓi ɗaukar fansa ta hanyar soji kan harin ramuwar gayya da Iran ta kai mata, to Amurka ba...
Zanga-zangar wanda ta samu halartar shugabanin majalisar soja ta CNSP shi ne na farko da aka shirya domin nuna ƙin jinin dakarun Amurka dake da sansani...