Gwamnan Jihar Yobe Mai Mala Buni ya nemi Bankin Duniya da ya kawo musu ɗauki tare da ƙara ƙaimi ga ƙoƙarin gwamnati na samar da hanyoyin...
Ruwan sama kamar da bakin ƙwarya da ya jawo ambaliyar ruwa a sassan Somalia ya sa mutum fiye da rabin miliyan sun tsere daga gidajensu sannan...
Daga Ibraheem El-Tafseer Kamar yadda hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMet) ta bayyana cewa, jihar Yobe tana ɗaya daga cikin jihohin da ke fuskantar ambaliyar...
Biyo bayan gargaɗin ambaliyar ruwa a ƙananan hukumomi takwas, gwamnatin jihar Bauchi ta gina sansanonin ‘yan gudun hijirar da za su kula da waɗanda bala’in ambaliyar...
Daga Ibraheem El-Tafseer Gwamnan jihar Yobe, Alhaji Mai Mala Buni CON, ya umurci ma’aikatun ayyuka da muhalli na jihar da su ƙara ƙaimi don duba yiwuwar...
A ƙalla utum 76 ne aka bayar da rahoton mutuwarsu bayan afkuwar wani hatsarin kwale-kwale a jihar Anambra da ke kudu maso gabashin Najeriya. Kwale-kwalen, wanda...
Ma’aikatar kula da ayyuka da gidaje ta Najeriya ta buƙaci masu motoci da ke tafiya zuwa arewacin ƙasar daga yankin kudu ko gabashin ƙasar da su...
Ɗaruruwan mutanen da suka gudu daga garuruwansu zuwa wasu yankuna masu aminci sakamakon ambaliyar ruwa a jihar Jigawa da ke Arewacin Najeriya sun koka a kan...
Daga Abubakar TAHIR, Hadejia Labarin cike yake da ban tausayi, dalilin rashin gaggauta ɗaukan matakin gaggawa daga mahukunta kan lamarin ambaliyar ruwa dayake cima mutane tuwo...
Daga Fatima GIMBA, Abuja Hukumomi a Najeriya sun ce mutane sama da 300 ne suka mutu, wasu fiye da 100,000 suka rabu da muhallansu sakamakon ambaliyar...