Gwamnatin tarayya ta ba da tayin wasu rijiyoyin man fetir guda bakwai da ke cikin teku, inda ta yi ƙira ga masu zuba jari a duniya...
Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), ta yi Allah wadai da hatsarin da jirgin ƙasan Abuja zuwa Kaduna yayi a makon da ya...
Ƙungiyar addinin Musulunci ta Fityanul Islam ta Nijeriya ta bayyana cewa za ta samar wa dubban marayun da hare-haren ta’addanci su ka raba su da iyayen...
Wasu da ba a bayyana adadinsu ba a cikin wata motar bas mai kujeru 18 an yi zargin an sace su a Ochadamu kan hanyar Anyigba-Itobe...
Wata kotu a Abuja ta yanke wa wani matashi da aka samu da laifin satar turare hukuncin sharar kotu. Alƙalin kotun mai shari’a Ishaq Hassan ya...
Dogayen layukan sayen mai sun sake bayyana a Abuja, babban birnin tarayyar Najeriya, abin da ya jefa masu motoci cikin damuwa. Tun daga ranar Talata ne...
Daga Fatima GIMBA, Abuja Wani magidanci mai shekaru 29, Douglas Tamunokopo, ya gurfana a gaban wata babbar kotun tarayya dake Abuja bisa zargin kashe budurwarsa Udo...
Ƴan sanda sun mamaye hanyoyin babban birnin Abuja sakamakon ƙaruwar hare-haren ƴan bindiga Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce tana aiki tuƙuru don tabbatar da kare...