Wasu da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne sun kai farmaki gidan El-Rufai da ke unguwar Kuchiko da ke ƙaramar hukumar Bwari a Abuja...
Fasinjoji sun yi tattaki yayin da jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna ya tsallake rijiya da baya. An tilastawa fasinjoji sauka tare da jigilar kayansu da ƙafa...
Daga Ibraheem El-Tafseer Ƙungiyar ƙasasahen yammacin Afirka ECOWAS ko CEDEAO, ta ce za ta gudanar da taron ƙoli a babban birnin Najeriya, Abuja a ranar Alhamis...
Daga Nusaiba Hussaini A ranar Juma’ar da ta gabata ne hukumar babban birnin tarayya Abuja ta sanar da bayar da kwangilar aikin gyaran hanyar jirgin ƙasa...
Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Babban Birnin Tarayya (FEMA) ta sanya tawagarta na ba da agajin gaggawa cikin shirin ko-ta-kwana a wani yunƙuri na daidaita...
Uwargidan shugaban ƙasa, Sanata Oluremi Tinubu a ranar Alhamis, ta hannun Renewed Hope Initiative, (RHI), ta bayar da kyautar tsabar kuɗi naira 250,000 ga kowane iyalai...
An samu mahalarta taron daga ƙasashen duniya daban-daban ciki har da Amurka. Taron zai duba abubuwa da dama kama daga gudumawar da kafafen yaɗa labarai su...
Daga Haruna Yusuf A ranar Laraba ne rukunin farko da aka kwaso daga Sudan da yaƙi ya ɗaiɗaita zuwa Masar sun iso gida Najeriya. Mutanen da...
Hukumar bayar da agajin gaggawa na babban birnin tarayya Abuja, FEMA, ta tabbatar da mutuwar mutane biyu tare da ceto wasu mutane huɗu a wata katanga...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya dawo Abuja bayan ziyarar aiki ta kwanaki takwas a ƙasar Saudiyya, inda ya kuma gudanar da aikin Umrah. Shugaban na Najeriya...