Ana fargabar cewa ’yan bindiga sun sace wasu ’yan mata biyu ’yan gida yayin wani hari da suka kai kauyen Guite da ke gundumar Chikakore ta...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce dakarunta sun yi nasarar kama wasu masu aikata laifuka a Abuja, ciki har da gawurtattun masu garkuwa da mutane. Rundunar...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce jami’an tsaro sun ƙuɓutar da ‘yan matan nan biyar da ke hannun masu garkuwa da mutane bayan ‘yan bindiga sun...
Lamarin ya faru ne ranar Lahadi a Dogon-Fili kusa da Katari a ƙaramar hukumar Kachia a Jihar Kaduna. Karo na farko ke nan cikin fiye da...
Harbin harsashi ya jikkata ’yan sanda biyu yayin da wasu mutum bakwai ’yan gida ɗaya suka faɗa tarkon garkuwa na wasu ’yan bindiga a ƙaramar hukumar...
’Yan bindiga sun sace manoma 11 a yankunan Achimbi da Gumanyi da ke Kwaku a yankin Kuje a Abuja. Wani mazaunin Achimbi, Yunusa Aliyu, ya ce...
Wasu ’yan bindiga sun yi awon gaba da aƙalla mutum bakwai a ƙauyen Igu da ke yankin Sherefe a ƙaramar hukumar Bwari ta babban birnin tarayya....
Lura da yadda matsalar tsaro ke neman zama ruwan dare a sassan Najeriya, hukumomin Abuja sun bayyana yankunan Bwari da Kuje da kuma Abaji a matsayin...
Kamfanin jirgin sama na United Nigeria ya yi ƙarin haske bayan jirgin kamfanin da zai je Abuja ya sauka a birnin Asaba na jihar Delta a...
Rundunar Sojin Sama ta ‘Operation Whirl Punch’ ta fatattaki ’yan ta’adda da dama a wani ɓarin wuta da ta yi a ƙaramar hukumar Igabi a jihar...