Hukumar tsaro ta farin kaya a Najeriya DSS ta gargaɗin Ƙungiyar Ƙwadago ta ƙasar NLC da ta janye shirin zang-zangar da take yi a ƙasar “don...
Gwamnatin Tarayya ta ce ba abu ne mai sauƙi ba wajen zartar da wasu daga cikin bukatun Ƙungiyar Ƙwadago ta NLC da aka suka cimma a...
Daga Ibraheem El-Tafseer Ƙungiyar ƙwadago ta ƙasa reshen jihar Jigawa ta yi watsi da tukwicin 10,000 da gwamnatin jihar za ta bai wa ma’aikatanta a matsayin...
Gamayyar ƙungiyoyin ƙwadago a Najeriya na NLC da TUC sun sanar da janye yajin aikin da suka fara ranar Talata. Ƙungiyoyin de sun tsunduma yajin aikin...
Kotun ɗa’ar ma’aikata ta dakatar da ƙungiyoyin ƙwadago na NLC da TUC daga shiga yajin aikin da suka shirya yi a ranar talata. Alfijir Labarai ta...
Jagorancin ƙungiyoyin ƴan ƙwadago a Najeriya, NLC da TUC sun bayyana aniyarsu ta tsunduma yajin aikin gama-gari a faɗin Najeriya daga ranar Talata 14, ga watan...
Gamayyar ƙungiyoyin ƙwadago na Najeriya na NLC da TUC sun ayyana tsunduma yajin aiki daga ranar Laraba, 8 ga watan Nuwamba don nuna bacin ransu da...
Ƙungiyar ƙwadago ta bai wa gwamnonin jihohi wa’adin mako biyu su fara tattaunawa kan batun biyan ƙarancin albashin Naira 35,000 ga ma’aikata a jihohinsu. Wannan wa’adin...
A ranar litinin ne aka kawo ƙarshen taron gwamnatin tarayya da ƙungiyar ƙwadago ta Najeriya (NLC), ba tare da cimma matsaya kan buƙatun ƙungiyar ba. Ministan...