Tag: Ƙasa
-
Ranar ‘yan jarida ta ƙasa: Za mu bada goyon baya wajen yaɗa sahihancin labarai da kare ‘yancin ‘yan jarida – Kwamared Rajab
Ƙungiyar ‘yan jarida ta Najeriya (NUJ) reshen jihar Yobe a ranar Laraba, ta bi sahun sauran ƙungiyoyin ‘yan jarida ta duniya domin bikin ranar ‘yancin ‘yan jarida ta duniya na shekarar 2023 wanda babban taron Majalisar Ɗinkin Duniya ya ayyana a watan Disambar 1993, biyo bayan shawarar babban taron UNESCO. A cikin wata sanarwa da…
-
Hukumar ƙidaya ta ƙasa, ta bayyana dalilin ɗage ranar ƙidaya a ƙasar
Hukumar ƙidaya ta ƙasa, (NPC), ta ce an ɗage ƙidayar yawan jama’a da gidaje na shekarar 2023 ne saboda shirin miƙa mulki na gwamnati da kuma yanayin da ƙasar ke ciki bayan zaɓe. Inuwa Jalingo, manajan ƙidaya na shekarar 2023 kuma darakta, hukumar ƙidaya ta ƙasa NPC, ya bayyana haka a wani taron manema labarai…
-
Masallacin ƙasa na Abuja ya bayar da tallafin abinci ga ‘yan gudun hijira 400
Mu’assasar Da’awah, walwala da jin daɗi (ANMDWF) na masallacin ƙasa dake Abuja ta raba tallafin kayan abinci ga ‘yan gudun Hijira su 400 a yayin rabon kayan abinci ga mabuƙata a Abuja ranar Asabar. Abbas Jimoh na Gidauniyar Da’awah ta ƙasa da ke Abuja, (ANMDWF), ta bayar da tallafin kayan abinci ga musulmi sama da…
-
Bikin Ista: Gwamna Buni ya ce ayi addu’ar zaman lafiya ga ƙasa
Gwamnan jihar Yobe Honorabul Mai Mala Buni CON, ya yi ƙira ga ‘yan Najeriya da su yi amfani da bikin Ista wajen yin addu’o’in samun nasarar miƙa mulki cikin nasara da lumana, a daidai lokacin da Najeriya ke shirin sauya shugabanci. Gwamna Buni ya bayyana hakan ne a cikin saƙon fatan alheri ga mabiya addinin…
-
Gwamnatin tarayya ta gargaɗi Peter Obi akan yunƙurin kawo cikas ga zaman lafiyar ƙasa
Gwamnatin tarayyar Nijeriya ta gargaɗi ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar Labour Party, Mista Peter Obi da ya guji tunzura jama’a zuwa ga tashin hankali kan sakamakon zaɓen shugaban ƙasa. Ministan yaɗa labarai da al’adu, Alhaji Lai Mohammed ne ya ba da wannan sanarwar a birnin Washington DC a lokacin da yake ganawa da wasu…
-
Hukumar NYSC ta biya diyya ga dangin ɗan bautar ƙasa da ya ɓata
Hukumar kula matasa masu yiwa ƙasa hidima (NYSC) ta biya kuɗin inshora ga dangin wani ɗan bautar ƙasa mai suna Omale Victor mai lambar jihar EB/21A/1487, wanda ya ɓace a shekarar 2021, a lokacin da ya yi aiki hidimar ƙasa a jihar Ebonyi. Victor, mai shekaru 24 a lokacin, an bayyana ɓacewarsa ne a ranar…
-
An tura masu hidimar ƙasa sama da dubu 200 aikin zaɓe
Darakta Janar na hukumar kula da matasa da ke aikin hidima a ƙasa na NYSC, Brig.-Gen. Yusha’u Ahmed, ya ce sama da jami’an hukumar zaɓe dubu 200 ne aka tura a matsayin ma’aikatan wucin gadi na INEC a babban zaɓe mai zuwa. Ahmed, a wani taron manema labarai a Abuja, ya buƙaci masu yi wa…
-
2023: Mun shirya yaƙi da sayen ƙuri’u- shugaban INEC
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa, (INEC) ta ce ba za ta yi kasa a gwiwa ba wajen hana sayen ƙuri’u a babban zaɓen 2023. Shugaban hukumar ta INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ne ya bayyana haka a wani taron yini da masu ruwa da tsaki suka yi, na magance tasirin kuɗi a zaɓen 2023…