Mai martaba sarkin Ningi ya rasu

0
77
Mai martaba sarkin Ningi ya rasu

Mai martaba sarkin Ningi ya rasu

Mai Martaba Sarkin Ningi, Dakta Yunusa Muhammadu Ɗan Yaya OON, ya riga mu gidan gaskiya.

Neptune Prime Hausa ta samu labarin rasuwar Sarkin ne a safiyar yau Lahadin a Jihar Kano.

Sarkin ya rasu ne a Asibitin Expert Alliance da ke Kano, kwanaki biyu bayan dawowa daga tafiyar ganin likita da ya je birnin Makkah na Saudiyya.

KU KUMA KARANTA:Tsohon shugaban hukumar ƙwallon ƙafa ta Afirka, Issa Hayatou, ya rasu

Wata sanarwar da Sakataren Fadar Ningi, Alhaji Usman Sule Magayaƙin Ningi, ta ce za a gudanar da jana’izarsa da misalin ƙarfe 4.00 na Yamma a fadarsa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here