Category: NAHCON
-
NAHCON ta ba maniyyata aikin hajjin baɗi mako uku su fara biyan kuɗaɗensu
Hukumar Aikin Hajji ta Najeriya (NAHCON) ta ce ƙasar Saudiyya ta ba maniyyatan ƙasar nan da mako uku su fara biyan kafin alƙalami na kuɗaɗen kujerar aikin hajjin shekara ta 2024. A cikin wata sanarwa da Kakakin hukumar, Fatima Sanda Usara ta fitar ranar Alhamis, ta ce Saudiyya ta ajiye ranar 4 ga watan Nuwamba…
-
Maniyyatan jihar Kaduna za su biya kuɗin kujerar hajji cikin wata biyu
Manniyyatan aikin Hajji daga Jihar Kaduna za su biya kafin-alƙalamin Naira miliyan biyu da dubu ɗari biyar, sannan su biya cikon miliyan biyu kafin ƙarshen watan Disamba. Hukumar jin daɗin alhazai ta jihar Kaduna ta ba wa maniyyatanta wa’adin ranar 30 ga watan Disamba 2023 su kammala biyan cikon kuɗin kujerar aikin Hajji mai zuwa.…