Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya bayyana baƙin cikinsa kan hatsarin jirgin kwale-kwalen da ya faru a jihar Kwara, wanda ya yi sanadin asarar rayuka da dama....
Wani jirgin ruwa ɗauke da mutane sama da 100 ya kife a kogin Neja da ke kusa da Patigi a jihar Kwara. Lamarin ya faru ne...
Majalisar Ɗinkin Duniya ta bayyana baƙin cikinta yayin da wata mummunar girgizar ƙasa ta hallaka aƙalla mutane uku a kusa da birnin Jerémi na ƙasar Haiti...
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta ceto wasu mutane bakwai da suka maƙale a ƙarƙashin wata katanga da ta ruguje a dandalin Malam Ƙato da...
Mutane 4 ne suka mutu yayin da wasu 16 suka jikkata a wani hatsarin a wani hatsarin mota da ya auku a hanyar Oloru zuwa sabuwar...
Fasinjoji 18 ne suka mutu a wani hatsarin mota da ya auku a ranar Juma’a a garin Zakirai dake kan titin Kano zuwa Ringim a ƙaramar...
Rumfar da aka yi don rantsar da sabon gwamnan jihar Kano, Injiniya Abba kabir Yusuf, ta rufta a daidai lokacin da ake bikin. Lamarin ya faru...
Wata tankar mai ɗauke da man fetur ta fashe bayan wani hatsarin mota da ya auku a hanyar Lokoja zuwa Abuja a jihar Kogi. Jaridar PUNCH...
Wani direban babbar mota da ya ke gudun wuce ƙa’ida, a ranar Talata ya kashe wani mutum da ke tafiya a kan hanya a mahaɗar Immigration...
Aƙalla mutane 14 ne suka rasa rayukansu a wani mummunan hatsarin mota da ya auku a ƙauyen Zangoro dake kan hanyar Bauchi zuwa Darazo. Kwamandan sashin...