Mutane biyar ne suka mutu a wani hatsarin mota da ya auku a gaban sansanin Foursquare, dake kan titin Legas zuwa Ibadan a safiyar ranar Lahadi....
Rundunar ‘yan sandan jihar Anambra ta sanar da rasuwar ɗaya daga cikin jami’anta ASP Anthony Ogbodo. Kakakin rundunar ‘yan sandan, DSP Ikenga Tochukwu, wanda ya bayyana...
Mutane 14 ne suka mutu a wani hatsarin jirgin sama a lokacin da ake mummunan yanayi a yankin Amazon na ƙasar Brazil a ranar Asabar. Ƙaramin...
A ranar Litinin ɗin nan ne wani jirgin ruwa ɗauke da fasinjoji ya kife a garin Gurin da ke wajen ƙaramar hukumar Fufore a jihar Adamawa....
Aƙalla mutane takwas ne aka tabbatar da mutuwarsu, yayin da wasu bakwai suka ɓace a wani hatsarin kwale-kwale a jihar Adamawa dake arewa maso gabashin Najeriya....
Aƙalla mutane shida ne suka rasa rayukansu yayin da ɗaya ya jikkata a wani mummunan hatsarin mota da ya auku a Akure, babban birnin jihar Ondo...
Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa (FRSC) reshen jihar Ondo ta ce mutane biyu sun mutu, yayin da wasu biyar suka samu raunuka a wani hatsarin da...
Aƙalla mutane biyar ne suka mutu bayan da wani jirgin ƙasa ya aukawa ma’aikatan jirgin ƙasa cikin sauri kusa da wata tasha a Italiya. Ma’aikatan, masu...
An tabbatar da mutuwar mutum ɗaya a wani mummunan hatsarin mota a Bauchi, yayin da wasu biyu suka samu raunuka daban-daban. Kamar yadda rahoton hatsarin mota...
Majalisar dokokin jihar Nasarawa ta ce mutane 12 ne suka mutu a wani hatsarin kwale-kwale a kogin Kogi Kungra Kamfani da ke gundumar Arikiya ta ƙaramar...