Wata tirela da ke ɗauke da kusan mutum 230 a cikinta ta yi hatsari a Jihar Neja, inda aƙalla mutum 25 suka rasu nan take. Bayanai...
Aƙalla mutum huɗu ne suka mutum a lokacin da babbar motar dakon kaya ta yi awon gaba da wata bus da Keke Napep. Al’amarin ya faru...
Aƙalla mutum 32 da suka haɗa da yara 20 da manya 12 ne suka rasa rayukansu a wani hatsarin kwale-kwale a garin Ibbi da ke ƙaramar...
Aƙalla mutum huɗu ne suka mutu a wani hatsarin kwale-kwale a ƙaramar hukumar Awe da ke jihar Nasarawa. Aminiya ta gano cewa kwale-kwale da ke jigilar manoman...
Aƙalla mutum 12 ne ajali ya katsewa hanzari ciki har da yara biyu sakamakon wani mummunan hatsarin mota da ya rutsa da su a ƙaramar Hukumar...
An tabbatar da mutuwar wasu yara biyu sakamakon gobarar kwale-kwale a ƙaramar hukumar Katcha ta jihar Neja. Darakta Janar na Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Jihar Neja, Salihu...
Mutane bakwai ne suka rasa rayukansu, wasu 40 kuma suka jikkata a wani hatsarin mota da ya rutsa da manyan motoci biyu ranar Laraba a Yobe....
Kimanin mutum 40 ne ake zullumin sun ɓace bayan wani hatsarin kwale-kwale a yankin ƙaramar hukumar Yauri a Jihar Kebbi. Aminiya ta gano cewa kwale-kwalen ya...
Mutum ɗaya ya mutu, biyu kuma sun jikkata a wani hatsarin mota da ya auku a safiyar Laraba a kan hanyar Ota-Idiroko. Kwamandan hukumar kiyaye haɗura...
A ƙalla mutane 24 ne suka mutu yayin da 21 suka jikkata sakamakon wani hatsarin mota da ya rutsa da su a ƙasar Peru. Kocin na...