No menu items!

Sample Page Title

Date:

Daga; MUSTAPHA IMRANA ABDULLAHI.

RAHOTANNIN da muke sanu daga Jihar Zamfara na cewa An rantsar da Sanata Hassan Muhammad Nasiha a matsayin Mataimakin Gwamnan Jihar Zamfara a jiya Laraba.

Alƙaliyar Alƙalai ta Jihar Zamfara, Kulu Aliyu ce ta rantsar da sanatan bayan ƴan majalisar dokokin jihar sun tsige Mahdi Aliyu Gusau daga muƙamin duk a yau Laraba bayan Kakakin Majalisar Dokokin jihar, Nasiru Mu’azu Magarya ya karanta wasiƙar da Gwamna Muhammad Bello Matawalle ya aikawa majalisar ta neman tantancewa da naɗa Sanata Nasiha a matsayin mataimakinsa.

Da wannan sauyin da aka samu a halin yanzu za a gudanar da zaben cike gurbi guda uku kenan a Jihar Zamfara da suka hada da na yan majalisun Jiha biyu da suka rigamu gidan gaskiya da kuma na Sanata Hassan Nasiha da ya zama mataimakin Gwamna.

admin
adminhttps://neptuneprimehausa.com
Ni ɗan jarida ne mai zaman kansa. Mawallafi kuma mai sharhi a lamarin yau da kullum.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...