No menu items!

Sample Page Title

Date:

‘Yan bindiga a Kano sun yi garkuwa da mata 3

Daga Jamilu Lawan Yakasai

Yan bindiga sun yi garkuwa da mata 3 a garin garin Biresawa na Ƙaramar Hukumar Tsanyawa a Kano

Dagacin garin Yanchibi wanda Biresawa ke ƙarƙashinsa Malam Muhammad Shamsuddeen ya tabbatarwa Jaridar Neptune Prime faruwar lamarin.

KU KUMA KARANTA:‘Yan bindiga sun yi garkuwa da mutane a garin Zakirai da ke Kano

Ya ce, ƴan taʼadda ɗauke da bindigu sun shiga gidan wani attajiri a garin Mai suna Alh. Musa Kande cikin dare, inda suka yi awon gaba da matansa biyu da ƴarsa guda ɗaya.

Har zuwa wannan lokacin ba a samu kira daga ƴan bindigar ba.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...