No menu items!

Sample Page Title

Date:

Ma’aikatan kashe gobara sun ce mutane shida sun jikkata, kuma mutum ɗaya daga cikinsu na cikin mawuyacin hali sakamakon harbin da aka yi a tashar jirgin karkashin ƙasa a birnin New York da yammacin jiya Litinin.

KU KUMA KARANTA:Sarkin Kano ya aika wa Tinubu saƙo kan wahalar da jama’a ke ciki

Hukumar kashe gobara ta ce an sanar da hukumomi da misalin ƙarfe 4:30 na yamma (agogon GMT 2130) game da harin, kuma tuni aka kai marar lafiya ɗaya da ke cikin mawuyacin hali zuwa asibiti, kamar yadda ma’aikatar kashe gobara ta bayyana. Ba a bayar da dalilin yin harbin ba.

Hare-hare kan jama’a sun zama ruwan dare a Amurka, inda ake da bindigogin da suka fi jama’a yawa kuma kusan kashi uku na Amurkawa manya sun mallaki bindiga.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...