No menu items!

Sample Page Title

Date:

Gwamnatin Kano ta dakatar da shigo da kayan Gwangwan daga Arewa maso Gabas

Daga Jameel Lawan Yakasai

Gwamnatin Jihar Kano ta umarci masu sana’ar gwangwan su dakatar da shigo da kayayyakin gwangwan daga yankin Arewa maso Gabas.

Kwamishinan Tsaro na jihar Kano, AVM Ibrahim Umaru (mai ritaya), ya bayyana hakan a Larabar nan.

KU KUMA KARANTA: Gwamnatin Kano ta ba da umarnin farfaɗo da makarantar Faransanci da Sinanci a jihar

Kwamishinan ya ce wannan mataki ya biyo bayan iftila’in fashewar bama-bamai da aka samu a kwanakin baya.

Ya ce, bincike ya nuna cewa bama-baman da suka tashi an shigo da su ne daga a kayan gwangwan daga yankin Arewa maso gabas inda aka samu rikice-rikicen Boko Haram.

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...