No menu items!

Sample Page Title

Date:

Najeriya ta hau mataki na 12 cikin kasashe 189 mafiya talauci a duniya _IMF

Daga Jameel Lawan Yakasai

Rahoton ya bayyana cewa, duk da sauye-sauyen tattalin arziki da gwamnatin Najeriya ta yi cikin shekaru biyu da suka gabata, al’amura na ci gaba da tabarbarewa.

IMF ta ce yawan talauci a Najeriya na ƙaruwa, inda tattalin arzikin kasar ke kara shiga duhu duk da ƙoƙarin daidaita al’amura.

KU KUMA KARANTA:Tattalin arziƙin Najeriya ya bunƙasa da kaso 3.84 cikin 100 a zango na 4 na 2024 – NBS

Wannan na nuni da cewa ana buƙatar ƙarin matakai masu inganci don fitar da miliyoyin ‘yan Najeriya daga kangin fatara da talauci.

A ganinku, me ya fi haddasa karuwar talauci a Najeriya duk da sauye-sauyen da gwamnati ke samarwa?

Wanne mataki ya kamata a dauka domin inganta rayuwar talakawa a kasar nan?

Leave a Reply

Share post:

Subscribe

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin Tinubu na janyewa daga gadin manyan mutane

Sojoji sun kama wasu ’yansanda bisa ƙin bin umarnin...

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a Saudiyya 

Tsohon shugaban Alƙalan Najeriya, Ibrahim Tanko, ya rasu a...

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano

Matashi ya yanke maƙogwaron ladanin wani masallaci a Kano Daga...