Kotu ta umarci jami’an tsaro su kamo Shaikh Idriss Dutsen Tanshi Bauchi

0
201

Kotun Shari’ar Muslunci a Bauchi ta umarci jami’an tsaro su kamo mata malamin nan Sheikh Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi saboda gaza halartar zaman Kotun a yau.

Lauyoyin Malamin sun ce bai samu halarta ba saboda rashin lafiya, amma Kotun ba ta amince da hakan ba, inda ta bayyana hakan a matsayin raina Kotu.

Leave a Reply